Hotunan Bayyanar Jaafar Jaafar A Majalisar Jihar Kano
Mawallafin jaridar, ” Daily Nigeria” Jafar Jafar ne a lokacin da ya sauka filin saukar jiragen sama na Aminu Kano inda a halin yanzu ya bayyana gaban wani kwamitin majalisar dokokin jihar Kano wanda ke binciken zargin cin hanci da ake yi wa Gwamnan jihar, Umar Ganduje bayan jaridar ta wallafa wani bidiyo wanda aka nuna Ganduje na karbar cin hanci a hannun wani dan kwangila.
Your writing always resonates with me. Thank you for sharing your unique perspective and wisdom. Discover more valuable information by visiting this profile. Test your reflexes in Geometry Dash, where every jump is perfectly synchronized to fast-paced, rhythmic gameplay.
Your writing always resonates with me. Thank you for sharing your unique perspective and wisdom. Discover more valuable information by visiting this profile. Test your reflexes in Geometry Dash, where every jump is perfectly synchronized to fast-paced, rhythmic gameplay.
ReplyDelete