
Rahotan na bayyana cewa, Gwamnonin zasu bayyana martaninsu game da sakamakon zaben fidda gwani da aka gudanar na jam’iyyar don dinke barakar tunkarar babban zaben 2019.
A ranar 25 ga Oktoba 2018 Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta fitar da sunayen ‘yan takarar shugaban kasa da na majalisar tarayya.
No comments:
Post a Comment