
Rahotanni sun tabbatar da cewar Gwamnan ya sa an kamo dukkan Malaman da suka yi huduba akan bidiyon zuwa gidansa dake titin Miyangu a daren jiya dan jin dalilinsu na yin huduba kan badakalar tasa.
Bayanai sun nuna cewar Sheikh Aminu Daurawa ya bayyana a cikin hudubarsa da yayi a Masallacin Ansarus Sunnah dake unguwar Fagge cewar wannan video ya Isa shaida idan idan mutum yana neman hujja.
No comments:
Post a Comment