
Wata majiya mai tushe ta shaidawa Daily Nigerian cewar Gwamnan yayi wata ganawar sirri da wasu makusantansa jim kadan bayan da ya koma Kano daga Abuja kan yadda za a tsige kakakin Majalisar dokokin.
Gwamna Ganduje na ganin cire Alhassan Rurum da sauran shugabannin majalisar shi ne dalilin da zai sanya a dena yi masa barazanar tsigewa.
No comments:
Post a Comment